Tehran (IQNA) 'yan gwagwarmaya masu yaki da kungiyoyin 'yan ta'adda a Iraki sun bukaci Amurka ta fitar da sojojinta daga kasar baki daya.
Lambar Labari: 3486167 Ranar Watsawa : 2021/08/03
Tehtan (IQNA) wasu wadanda ba a san ko su wane na ba sun kunna wuta a cikin asibitocin tafi da gidanka ta Hashd Sha’abi a Najaf.
Lambar Labari: 3485275 Ranar Watsawa : 2020/10/14
Tehran (IQNA) Daya daga cikin manyan kwamandojin dakarun sa kai na al’ummar Iraki Hashd SHa’abi ya jaddada cewa, ko badade ko bajima sai Amurka ta fice daga Iraki.
Lambar Labari: 3484936 Ranar Watsawa : 2020/06/29
Tehran (IQNA) kungiyar dakarun Nujba ta sanar da cewa, fatawar da Ayatollah Sistani ya bayar da c eta fitar da daesh daga Iraki.
Lambar Labari: 3484890 Ranar Watsawa : 2020/06/13
Tehran (IQNA) dakarun sa kai na al’ummar Iraki masu yaki da ‘yan ta’adda sun samu nasarar cafke wasu giggan ‘yan ta’addan Daesh biyu.
Lambar Labari: 3484836 Ranar Watsawa : 2020/05/25
Tehran (IQNA) Cin zarafin da tashar MBC mallakin gwamnatin Saudiyya da ke watsa shirinta daga Dubai UAE, ta yi wa shahid Abu Mahdi Al-muhandis ya fusata al’ummar kasar Iraki matuka.
Lambar Labari: 3484806 Ranar Watsawa : 2020/05/16
Tehran (IQNA) mayakan sa kai na al’ummar Iraki sun kori ‘yan ta’addan Daesh daga wasu yankuna na kasar Iraki.
Lambar Labari: 3484801 Ranar Watsawa : 2020/05/15
Tehran (IQNA) dakarun hadin gwiwa na kasar Iraki sun fara kaddamar da wani farmaki a kan mayakan ‘yan ta’adda na Daesh a kan iyakokin kasar da kuma Syria.
Lambar Labari: 3484751 Ranar Watsawa : 2020/04/27
Tehran (IQNA) dakarun kasar Iraki suna ci gaba da bi sawun ‘yan ta’addan Daesh a sassa daban-daban na kasar domin karasa su.
Lambar Labari: 3484721 Ranar Watsawa : 2020/04/17
Firayi ministan kasar Iraki Adel Abdulmahdi ya caccaki Amurka sakamakon harin da ta kai a kasar.
Lambar Labari: 3484363 Ranar Watsawa : 2019/12/31
Bangaren kasa da kasa, Ministan tsaron kasar Iraqi ya bayyana cewa za su dauki matakan soja domin kare kasar Iraki.
Lambar Labari: 3484004 Ranar Watsawa : 2019/08/31
Bangaren kasa da kasa, kawancen Amurka da ke da’awar yaki da Daesh ya mayar da martani kan Hashd Sha’abi dangane da hare-haren da aka kai musu.
Lambar Labari: 3483980 Ranar Watsawa : 2019/08/23
Bangaren kasa da kasa, gwamnan Najaf ya bayyana cewa sun dauki dukkanin matakan da suka dace domin gudanar da tarukan zagayowar lokacin wafatin manzon Allah (ASW) a birnin.
Lambar Labari: 3482106 Ranar Watsawa : 2017/11/16